Sarkin Musulmi ya umarci yan Nigeria su fara duban watan Zulhijja

Date:

Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ta bukaci al’ummar Musulmin Nigeria da su fara duban jinjirin watan Zulhijja na shekara ta 1446.

 

“Gobe talata 27 ga watan mayun 2025, ita ce daidai da 29 ga watan Zulqida shekara ta 1446 don haka ita ce ranar da za a fara duban jinjirin watan Zulhijja na bana”.

Yadda Rikici ya barke tsakanin yansanda da mutanen gari a Kano

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da shugaban kwamitin harkokin addinin musulunci na fadar Sarkin Musulmi Farfesa Sambo wali Junaidu ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar duk wanda ya ga watan ya sanar da wani basarake mafi kusa da shi domin mika sanarwar ga fadar mai alfarma Sarkin Musulmi domin tantancewa.

Kadaura24 ta watan Zulhijja dai shi ne wata na karshe a kalandar addinin musulunci, kuma a watan ne al’ummar Musulmi suke zuwa garin Makka domin gudanar da Ibadar aikin Hajji

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin...

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar...