Kotu ta yanke hukuncin kisa ga matashin da ya kona masallata a Kano

Date:

Babbar Kotun Shari’a da ke Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani mutum da ya kunna wuta a cikin wani masallaci, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar wasu mutane da kuma jikkatar da dama.

Lamarin ya faru ne a ranar 15 ga watan Mayu, 2024, a kauyen Gadan da ke karamar hukumar Gezawa ta Jihar Kano.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Mai shari’a Halhatu Huza’i Zakariyya ne ya yanke hukuncin bayan ya samu wanda ake tuhuma da laifuka hudu da suka shafi kashe-kashe da haddasa munanan raunuka.

Kotun ta bayyana cewa laifin da aka aikata ya saba wa doka, kuma hujjojin da aka gabatar sun tabbatar da laifin mutumin ba tare da tantama ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin...

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar...