Da Ɗumi-Ɗumi: Labarin da ake yadawa kan matsayar siyasa ta ba gaskiya ba ne – Kwankwaso

Date:

Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya yi watsi da wasu rahotanni da a ke yadawa a kafafen sada zumunta da ke bayyana matsayarsa kan siyasar Nijeriya.

Cikin wata sanarwa da ya fitar a hukumance, Kwankwaso ya ce wadancan rahotanni ba gaskiya ba ne.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Ya ce a yanzu ya tsame hannu daga cewa wani abu dangane da tataburzar siyasa a Nijeriya, domin a cewarsa lokacin bayyana matsayarsa bai yi ba tukuna.

Da dumi-dumi: Gwamnatin Kano ta Haramta “Kauyawa Day

Ya yi kira ga al’umma da su yi fatali da wadancan labaran karya.

InShot 20250309 102403344

Idan za a iya tunawa anyi ta yada cewa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce ba shi ba zai koma jam’iyyar APC dake mulkin Nigeria ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...