Ƴan majalisar wakilai 2 na NNPP a Kano sun fice daga jam’iyyar zuwa APC

Date:

Wasu ‘yan majalisar wakilai biyu daga jihar Kano sun sauya sheƙa daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC.

 

Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ne ya karanta takardun sauya sheƙar a zaman majalisar da aka gudanar a ranar Alhamis.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Wadanda suka sauya shekar su ne Kabiru Alhassan Rurum da Abdullahi Sani Rogo, wakilan mazabun Rano/Bunkure/Kibiya da Karaye/Rogo a jihar Kano.

InShot 20250309 102403344

‘Yan majalisar sun bayyana rikicin cikin gida da jam’iyyar NNPP ke fama da shi a matsayin dalilin sauya shekar su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...