Hakimin Kawaji ya yabawa al’ummar Gwagwarwa saboda biyayyarsu ga Shugabanni

Date:

Daga Isa Abdullahi Aliyu

 

Hakimin Kawaji, ???????????????????????? Ibrahim Ado Bayero wanda kuma shi ne Dan Ruwata ????????????????, ya bayyana Jin dadinsa bisa yadda ya ga garin Gwagwarwa na samun cigaba sosai da sosai.

” Babu shakka mun ga abubuwan cigaba a Wannan gari, kuma mun tabbatar wannan cigaban bai samu ba sai da ku ka hada kai, don haka ina fatan za ku cigaba da irin wannan hadin kan don matasa masu tasowa su yi koyi da ku”.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Hakimin ya bayyana hakan ne lokacin da ya ziyarci al’ummar garin Gwagwarwa dake karkashin dagacin garin Gwagwarwa Alh Usman Sunusi Aliyu.

Za mu kashe sama da biliyan 4 wajen yin aiyukan raya kasa a mazabun Kano – Gwamna Abba gida-gida

A yayin ziyarar, Hakimin ya jaddada kudirinsa na tallafawa al’ummar Gwagwarwa da daukacin gundumar Kawaji baki daya don samar da cigaba mai dorewa..

Alhaji Ibrahim Ado Bayero ya yi fatan al’ummar garin Gwagwarwa za su cigaba da baiwa dagacinsu Alhaji Usman Sanusi hadin kai da goyon baya don samar da karin cigaba a yankin.

InShot 20250309 102403344

Ziyarar Hakimin ta nuna yadda ya damu da sanin halin da al’ummarsa suke cigaba da kuma sadaukar da rayuwarsa don kyautata rayuwar al’ummarsa .

Al’ummar garin Gwagwarwa da karamar hukumar Nassarawa sun yaba da kokarin Hakimin wajen samar da hadin kai da ci gaban kasa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku ba da gudunmawa kano ta zauna Lafiya – Waiya ya shawarci yan jaridun yanar gizo

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci kafafen yada labarai na...

KAROTA ta tabbatar da aniyarta na inganta matsayin jami’anta

Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano...

Sarkin Sanusi ya amince da nadin sabon mai unguwar Hotoro GRA

  Mai martaba Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi...