Ba a ga watan Zulqida a Nigeria ba – Sarkin Musulmi

Date:

Daga Unmahani Abdullahi Adakawa

 

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya tabbatar da cewa ba a ga watan Zulqida a jiya lahadi a Nigeria ba.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da shugaban kwamitin harkokin addinin musulunci na fadar Sarkin Musulmi Farfesa Sambo wali Junaidu ya sanyawa hannu kuma aka aikowa manema labarai.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Sanarwar ta ce sakamakon rashin ganin watan a jiya lahadi, watan Shawwal zai cika kwanaki 30 cif-cif.

“Gobe talata 29 ga watan Afirilu it ce za ta zamo 1 ga watan Zulqida na wannan shekara ta 1446.

Da dumi-dumi: Sarki Aminu ya nada sabon Galadiman Kano

Idan za’a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a ranar asabar ne fadar Sarkin Musulmi ba da umarnin fara duban watan na zulqada.

InShot 20250309 102403344

Haka ita ma kasar Saudiyya ta ba da sanarwar cewa ba a ga watan na Zulqida a fadin kasar ba don haka watan Shawwal zai cika kwanaki 30.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...