ƴan siyasa ne su ka kashe Arewacin Nigeria — Inji Gwamna Uba Sani

Date:

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa ‘yan siyasar arewacin Najeriya sun gaza wa yankin, kuma dole su nemi afuwa daga wajen al’umma.

TheCable ta rawaito cewa da ya ke wata hira da TRUST TV, Uba Sani ya ce sukar gwamnati ya kasance don gina kasa ne ba kawai don son karbar mulki ba.

IMG 20250415 WA0003
Talla

“A kowace dimokuradiyya, dole a bar mutane su soki gwamnati, amma wannan suka ya zama mai amfani kuma yana da fa’ida ga ‘yan Najeriya. Hakan muka yi lokacin da muke fafutukar kare hakkin al’umma — ba don muna neman mulki ba,” inji shi.

Gwamnatin Kano, za ta kula alakar Noma, kasuwanci da makamashi da kasar Morocco

“Amma idan kana suka ga gwamnati alhali kai ma ka taba rike madafun iko… Kamar yadda na fada, duk wanda ya fito daga arewacin Najeriya kuma ya taba rike wani mukamin siyasa cikin shekaru 20 da suka wuce, dole mu kalli kanmu a madubi mu roki gafara daga al’ummar Arewa. Mun ci amanar su.”

InShot 20250309 102403344

“Dole na fadi gaskiya, dukkan mu, har ni, Nima nayi majalisar dattawa amma har yanzu matsalolin Arewa sun dade su na faruwa kuma har yanzu na gaza magance su,”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...