Da dumi-dumi: NNPC zai raba man fetur kyauta

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Kamfanin albarkatun mai na Nigeria NNPC ya sanar da fara bayar da man fetur kyauta ga masu ababen hawa a babban birnin tarayya Abuja da kuma jihar Bauchi.

A wata sanarwa da kamfanin ya aikowa Kadaura24, ya ce kamfanin zai raba man ne kyauta a wasu sabbin gidajen mai mallakin kamfanin da aka bude a Abuja da Jihar Bauchi.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Sanarwar ta ce ” NNPC ya sake bude sabbin gidajen man ne a kokarinsa na ganin ya saukakawa yan Nigeria sun sami man fetur cikin sauki kuma a kusa da su.

Gwamnatin Kano, za ta kula alakar Noma, kasuwanci da makamashi da kasar Morocco

” Za mu bayar da man ne ga masu motoci da babura, domin nuna godiya ga al’umma bisa irin hadin kan da suke ba mu a ko da yaushe”.

InShot 20250309 102403344

” A Abuja kan titin Airport Road za mu baiwa masu babura kimanin 200 lita 5 – 5 na man fetur kyauta, yayin da kuma a sabon gidan man NNPC dake Kano – Ningi Road mu ka riga muka bayar da kyautar man ga kwastomomi da suka fara zuwa sayan mai a wurin mu a ranar 17, ga watan Afirilun 2025″.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...