Da dumi-dumi: Kamfanin NNPC ya rage farashin man fetur a Nigeria

Date:

Kamfanin albarkatun man fetur na Nigeria NNPCL ya rage farashin man fetur daga Naira 960 zuwa N945.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Kadaura24 ta tabbatar da hakan ne bayan da ta gudanar da bincike a wasu gidajen man NNPC dake birnin Kano.

APC a Kano ta magantu kan yunkurin Kwankwaso na shiga jam’iyyar

Idan za’a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito matatar mai ta Dangote a makon nan da muke bankwana da shi ta sanar da rage farashin man zuwa N835 mai makon yadda take sayarwa a baya.

InShot 20250309 102403344

Binciken Kadaura24 ya gano cewa Kamfanin NNPC din bai sanarwa al’umma raginba, amma ya rage farashin man akan kawunan da yake sayar da man a gidajen mai mallakin kamfanin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...