Tinubu ya sake ƙaddamar da aiki titin Abuja zuwa Kaduna

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya kaddamar da aikin sake gina babbar hanya daga Abuja zuwa Abuja zuwa Kaduna zuwa Zaria zuwa Kano.

Uba Sani gwamnan Kaduna ne ya wakilci Tinubu a wajen taron.

FB IMG 1744283415267
Talla

A wajen taron kaddamar da aikin, wanda ya gudana a Jere a karamar hukumar Kagarko a jiya Lahadi, Sani ya ce titin babbar hanya ce mai matukar muhimmanci ga rayuwar zamantakewa da tattalin arzikin Arewacin Najeriya.

Gwamnatin Kano za ta inganta walwala ma’aikatan dake kula da harkokin kudi – Babbar Akanta

Ya bayyana hanyar a matsayin babbar hanyar da ta haɗa babban birnin tarayya Abuja zuwa sama da jahohi 12 a shiyyar arewa ta tsakiya, arewa maso yamma da arewa maso gabas.

Daily Nigerian Hausa ta tuna cewa watannin baya Ministan Aiyuka, David Umahi, yayin ƙaddamar da aikin wani sashe na titin ya ce za a kammala aikin titin mai tsawon kilomita 700, ya ce za a kammala shi a cikin watanni 14.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...