Tinubu ya sake ƙaddamar da aiki titin Abuja zuwa Kaduna

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya kaddamar da aikin sake gina babbar hanya daga Abuja zuwa Abuja zuwa Kaduna zuwa Zaria zuwa Kano.

Uba Sani gwamnan Kaduna ne ya wakilci Tinubu a wajen taron.

FB IMG 1744283415267
Talla

A wajen taron kaddamar da aikin, wanda ya gudana a Jere a karamar hukumar Kagarko a jiya Lahadi, Sani ya ce titin babbar hanya ce mai matukar muhimmanci ga rayuwar zamantakewa da tattalin arzikin Arewacin Najeriya.

Gwamnatin Kano za ta inganta walwala ma’aikatan dake kula da harkokin kudi – Babbar Akanta

Ya bayyana hanyar a matsayin babbar hanyar da ta haɗa babban birnin tarayya Abuja zuwa sama da jahohi 12 a shiyyar arewa ta tsakiya, arewa maso yamma da arewa maso gabas.

Daily Nigerian Hausa ta tuna cewa watannin baya Ministan Aiyuka, David Umahi, yayin ƙaddamar da aikin wani sashe na titin ya ce za a kammala aikin titin mai tsawon kilomita 700, ya ce za a kammala shi a cikin watanni 14.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...