Yanzu-yanzu: Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Ramadan

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’adu Abubakar III ya bukaci al’ummar Musulmi dake fadin Nigeria da su fita fara duban jinjirin watan Ramadana a gobe JUMA’A 29 ga Watan SHA’ABAN, 1446AH daidai da 28/2/22025.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da shugaban kwamitin harkokin addinin musulunci na fadar Sarkin Musulmi Farfesa Sambo wali Junaidu ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sanarwar ta ce gobe Juma’a ita ce 29 ga watan sha’aban kuma ita rana ta farko da ya kamata al’ummar Musulmi su fara duba jinjirin watan Ramadana na Wannan Shekarar.

Fargaba: An tsaurara tsaro a Gidan Sarki na Nasarawa inda Aminu Ado Bayero ke zaune

Sanarwar ta ce Idan Allah yasa anga watan sai a sanar da wani basarake mafi kusa domin isar da sakon ga Sarkin Musulmi ko a kira wadannan numbobin domin isar da sakon kai tsaye ga majalisar Sarkin Musulmi.

1.08037157100
2. 08066303077
3. 08035965322
4. 08099945903
5. 07067146900

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...