Dan Majalisar NNPP ya fice daga jam’iyyar zuwa APC

Date:

 

Yusuf Galambi dan majalisar wakilai ya sauya sheka daga jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Tajudeen Abbas, shugaban majalisar ne ya sanar da sauya shekar ta Galambi a wata wasika da aka karanta a zauren majalisar a yau Alhamis.

Ku ba mu hadin kai mu sauke nauyin da gwamnan Kano ya dora mana – Barr. Dan Almajiri ga mawadata

Dan majalisar shi ne ke wakiltar mazabar tarayya ta Gwaram a jihar Jigawa.

InShot 20250115 195118875
Talla

Galambi ya ce yanke shawarar komawa APC din sa ya samo asali ne daga “umarni” daga mazabar sa.

Ya kuma danganta kudurinsa na barin jam’iyyar NNPP da rikicin shugabancin jam’iyyar.

Tuni dai dan majalisar ya ziyarci shugaban jam’iyyar APC na kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...