Gwamna Abba ya Rantsar da Sabon Sakataren Gwamnatin Kano

Date:

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rantsar da sabon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Umar Farouk Ibrahim.

Da aka rantsar da sabon Sakataren a ofishinsa, gwamna Abba Kabir Yusuf ya hore shi da ya gudanar da ayyukansa bisa gaskiya da rikon amana tare da sadaukar da kai a yayin aikinsa.

InShot 20250115 195118875
Talla

Ya bayyana kwarin gwiwarsa akan sabon Sakataren gwamnatin, tare da fatan zai yi amfani da gogewarsa wajen tabbatar da kudirin gwamnatin jiha na aiwatar da ayyukan cigaba da bunkasa rayuwar al’ummar jihar Kano.

Inganta Ilimi: Abba Bichi ya dauki sabbin malamai 200 aiki

Kadaura24 ta rawaito cewa a nasa bangaren, sabon Sakataren gwamnatin jiha, Alhaji Umar Farouk Ibrahim ya yi alwashin zai bada gudunmawarsa domin daga darajar jihar Kano zuwa mataki na gaba.

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito cewa a ranar asabar gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya bayar da sanarwar nada Farouk Umar Ibrahim a matsayin sabon sakataren gwamnatin jihar Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...