Shugaban K/H Garun Mallam zai Raba Audugar Mata 500 ga Makarantun Sakandiren Matan yankin

Date:

Daga Safiyanu Dantala Jobawa

Shugaban karamar hukumar garun mallam Aminu Salisu kadawa ya dauki nauyin shirin wayar da kan dalibai Mata na Makarantun sekandire da suke fadin karamar hukumar game da kula da tsaftar jikinsu musamman a lokutan al’ada da yadda za su yi amfanin audugar mata domin kariya daga cututtuka masu hadari yayin al’ada .

Aminu Salisu kadawa ne ya bayyana lokacin da kungiyar Garun Mallam Youth awareness Forum suka ziyarce shi a ofishinsa.

InShot 20250115 195118875
Talla

Ya ce za a rabawa dalibai mata audugar mata guda dari biyar kyauta, inda kowacce makarantar sakandire ta mata da ta shiga cikin shirin za’a baiwa dalibai 50 audugar cikin mazabu goma da suke a fadin Karamar hukumar garun mallam.

Inganta Noma: Sanata Barau zai tallafawa Matasa 558 daga Arewa maso yammacin Nigeria

Wanna Shiri za a gabatar dashi karkashin kungiyar wayar dakan matasa ta karamar hukumar garun mallam YOUTH AWARENESS FORUM Wanda tuni wanna Shiri ya kankama domin mai girma chairman ya bayar da wanna kudi da za a gabatar da wanna Shiri naira Dubu dari takwas (800,000) a jiya laraba.

Kuma wanna kungiya za ta yi amfani da wakilanta na mazabu domin zakulo Makarantun da zasu amfana da wanna muhimmin program.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...

Dalilin Kwankwaso na kin shiga Hadakar ADC

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...