Gwamnan Yusuf ya ja kunnen sabbin kwamishinonin Kano

Date:

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ba da tabbacin ɗaukar matakin daya dace akan duk kwamishinan da ya yi wasa da aikin da gwamnati ta dora masa.

” A wannan lokaci da muke ciki ba za mu lamunci dukkan wani sakaci daga wani kwamishina ba, dan haka dukkan kwamishinan da ya kawo wasa za mu ɗauki matakin da ya kamata akan shi” .

Kadaura24 ta rawaito Alhaji Abba Kabir ya bayyana haka ne a yayin zaman majalisar zartarwa karo na 23 da aka gudanar a gidan gwamnati.

Talla

Gwamna Yusuf ya kuma ja hankalin sababbin kwamishinoni da ya nada da su haɗa kai da sauran kwamishinoni dare da aiki guri guda domin ciyar da jihar Kano gaba

Yayin zaman majalisar zartarwar gwamna Abba Kabir ya kuma bayyana wasu shirye-shiryen da gwamnatinsa za ta gabatar nan bada jimawa ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...