Yadda Kaso 40% na Kanukawan Mota a Kano Suka bar Sana’ar – Inji NATA

Date:

Kungiyar kanikawan mota ta ƙasa reshen jihar kano wato NATA, ta cire tallafin man fetur da shugaban ƙasa ya yi yayi kassara ‘yayan kungiyar da dama .

Kadaura24 ta rawaito Shugaban NATA na Kano Yahya Ibrahim ne ya Bayyana hakan yayin wata ziyarar da suka kai wa shugaban karamar hukumar Rano Muhammad Yau, kamar yadda Jami’in yada labaran shiyyar Rabi’u Kura ya fitar ga manema labarai.

Talla

Ibrahim ya bayyana tsananin talauci da kanikawa su ke fuskanta sakamakon wancan mataki da gwamnatin tarayya ta dauka

Sanarwar ta bayyana cewa, “kaso 40 cikin 100 na kanikawa a Kano yanzu sun bar sana’ar saboda cire tallafin man fetur, lamarin da ya jawo koma mutane da yawa suka Ajiye ababen hawansu.

Dalilin da yasa aka sauke Sarki Sanusi II daga Khalifancin Tijjaniyya a Najeriya – Sheikh Ibrahim Dahiru Bauchi

Sanarwar ta yi kira ga gwamnatin jihar Kano da ta taimakawa kanikawa domin su ci gaba da Sana’ar su.

Ziyarar ta zo dai-dai da shirye-shiryen tunkarar zaben kananan hukumomin NATA da ke tafe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...