Ogan Boye ya kafa kwamitin farfado da kudin haraji a karamar hukumar Nasarawa

Date:

Daga Abubakar Isa

 

Shugaban karamar hukumar Nassarawa Amb. Imam Yusuf ya kaddamar da wani sabon kwamitin da zai ba da sharar yadda za a inganta Kudaden haraji a karamar hukumar don cigaban al’umma.

A cikin wata sanarwa da daraktan harkokin mulki na karamar hukumar Nasarawa Auwal Yunusa Makama ya sanyawa hannu ya ce shugaban karamar hukumar ya samar da kwamitin ne domin inganta hanyoyin samar da Kudaden haraji don samawa matasan yankin aiyukan yi.

Talla

Amb. Yusuf Imam ya ce an samar da yan kwamitin ne bisa chanchanta a don haka ya bukaci su da su yi aiki tukuru don sauke nauyin da aka dora musu.

Ga sunayen yan kwamitin kamar haka:

1. Dr Bello Abdull Isa T/Murtala – Shugaba

2. Dr Mustapha Usman Baba K/Goje – Mataimakin shugaba

Ma’aikatan shara a kano sun zargi Danzago da hana su Albashinsu na watanni 6

3. Barrister Umar Shehu Kwaji – Sakatare

4. Barr. Ibrahim Isa Matawalle Gwagwarwa – Mamba

5. Amb. Jamilu Bala Gama – Mamba

6. Hon Kamal IG Kawaji – Mamba

7. Muhamma Adam Bomboy Gama – Mamba

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...