ASSOMEG Ta Mika Sakon Ta’aziyya Ga Sanusi Bature Kan Rasuwar Dansa

Date:

Daga Sharifiya Abubakar

 

Kungiyar Mawallafa jaridun yanar Gizo Ta The Association of Online Media Guild ASSOMEG ta mika sakon ta’aziyya ga mai magana da yawun gwamnan jihar kano Malam Sanusi Bature, bisa rasuwar dansa Sadiq Sanusi Bature wanda ya rasu ranar laraba yana da shakaru 15.

Talla

Wannan babban rashi ne da dukkan mu Mawallafa Jaridun Yanar Gizo mu ke ji, kuma muna cikin baƙin ciki da iyali ke jurewa a cikin wannan mawuyacin lokaci.

Ba fashi za mu gudanar da zaben kananan hukumomin Kano gobe Asabar. KANSIEC

Malam Sanusi Bature ya kasance babban abokin tarayya kuma mai bayar da shawarwari a fagen yada labarai, kuma tunaninmu da addu’o’inmu suna tare da shi, da iyalansa, da masoyansa.

A madadin daukacin membobin mu, Kungiyar ASSOMEG na mika sakon ta’aziyya ga Malam Bature da iyalansa.

Talla

Muna addu’ar Allah ya basu ikon jure wannan rashi da ba za a iya maye gurbinsu da shi ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...

Dalilin Kwankwaso na kin shiga Hadakar ADC

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...