Zaɓen ƙananan hukumomi: NNPP ta sauya dan takarar ciyaman a Kano

Date:

Jam’iyyar NNPP ta sauya wanda zai yi mata takarar Shugabancin Ƙaramar Hukumar Kumbotso a zaɓen Ƙananan Hukumomi mai zuwa.

Talla

Wata majiya a jam’iyyar ta tabbatar wa Freedom Radio cewa an sauya Ali Musa Hard Worker da Ghali Abdullahi Basaaf saboda wasu dalilai.

Kotu ta sanya ranar cigaba da Shari’a tsakanin Gwamnatin Kano da Sarki Aminu Ado Bayero

Ghali Basaaf tsohon Shugaban Ƙungiyar Kwankwasiyya Reporters ne na ƙasa kafin daga bisani Gwamnan Kano ya naɗa shi a maitaimaka masa na musamman kan harkokin yaɗa labarai.

Talla

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa za a gudanar da zaben shugabannin kananan hukumomin jihar kano a ranar 26 ga watan October nan da muke ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...

Dalilin Kwankwaso na kin shiga Hadakar ADC

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...