Da dumi-dumi : Shugaban ƙasa Tinubu zai yiwa al’ummar Nigeria jawabi

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai yiwa al’ummar Nigeria jawabi da safiyar ranar Talata 1 ga watan Oktoba da karfe 7 na safe.

A sanarwar da mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan yaɗa labarai, Bayi Onanuga ya fitar, ya ce jawabin na shugaban kasa wani bangare ne na bikin tunawa da ranar ‘yanci karo na 64.

Talla

Sanarwar ta kara da cewa za a sanya jawabin shugaban ƙasar a gidan Talabijin na ƙasa NTA da gidajen Radio Nigeriya, don haka ake umartar sauran kafafen yada labarai da su za jonawa da su domin yada jawabin shugaban ƙasar.

Talla

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...

Dalilin Kwankwaso na kin shiga Hadakar ADC

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...