Da dumi-dumi: Tinubu zai tafi ƙasar Equatorial Guinea

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Shugaban kasa Bola Tinubu zai tashi daga Abuja zuwa birnin Malabo na kasar Equatorial Guinea a ranar laraba 14 ga watan Agusta a wata ziyarar aiki ta kwanaki uku

Tinubu zai je kasar ne domin girmama gayyatar da shugaba Teodoro Obiang Nguema Mbasogo ya yi masa.

Dalilin da ya haifar da rikici tsakanin yan bindiga har suka kashe 30 daga cikinsu

Tinubu, a cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar, Ajuri Ngelale, ya fitar, zai gana da shugaban kasar Equatorial Guinea a fadar shugaban kasar idan ya da isa, inda za a yi taruka tsakanin shugabannin biyu da kuma kulla yarjejeniyoyin da suka shafi man fetur da iskar gas da kuma tsaro.

Zargin karkatar da shinkafa: EFCC ta karɓi korafi kan shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin Kano

Shugaban Najeriyar dai zai samu rakiyar ministan harkokin wajen kasar Ambasada Yusuf Tuggar da sauran mukarraban gwamnatinsa, wadanda za su sa hannu wajen rattaba hannu kan yarjejeniyoyin da kuma nazarin damarmakin inganta alakar da ke tsakanin kasashen biyu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...