Yanzu-yanzu: Gwamnatin Kaduna ta saka dokar hana fita

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Majalisar tsaro ta jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani ta sanar da sanya dokar tabaci a jihar.

An sanya dokar tabacin ne bayan gagarumar zanga-zanga da ta rikide zuwa rikici a yau Litinin a garin Kaduna da Zaria.

Zanga-Zanga:Yadda Aka Yi Salloli Da Alkunut A Kano

A sanarwar da kwamishinan al’amarin cikin gida da tsaro na jihar, Samuel Aruwan ya fitar ya ce an sanya dokar ne bayan bata gari sun lalata kadarorin gwamnati da na al’umma.

Sanarwar ta ce jami’an tsaro zasu ci gaba da sanya idanu don tabbatar da doka da oda a fadin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...