Yanzu-yanzu: Gwamnatin Kaduna ta saka dokar hana fita

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Majalisar tsaro ta jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani ta sanar da sanya dokar tabaci a jihar.

An sanya dokar tabacin ne bayan gagarumar zanga-zanga da ta rikide zuwa rikici a yau Litinin a garin Kaduna da Zaria.

Zanga-Zanga:Yadda Aka Yi Salloli Da Alkunut A Kano

A sanarwar da kwamishinan al’amarin cikin gida da tsaro na jihar, Samuel Aruwan ya fitar ya ce an sanya dokar ne bayan bata gari sun lalata kadarorin gwamnati da na al’umma.

Sanarwar ta ce jami’an tsaro zasu ci gaba da sanya idanu don tabbatar da doka da oda a fadin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...