An Sako Mahaifiyar Mawaki Rarara Da Aka Sace

Date:

Daga Halima Musa Sabaru

 

Mahaifiyar fitaccen mawakin siyasar nan Dauda Kahutu Rarara Hajiya Hauwa’u Adamu, ta sami ‘yanci bayan shafe kwanaki 20 a hannun masu garkuwa da mutane.

Rarara ne ya tabbatar da labarin kubutar mahaifiyar tasa a sahihin shafinsa na shafin sa na Instagram a safiyar Larabar nan.

Talla

Duk da har yanzu babu cikakken bayanin yadda aka sako dattijuwar mai kimanin mai shekaru 75, amma rahotannin da ba a tabbatar da su ba sun ce an biya wasu makudan kudade a matsayin kudin fansa kafin a Sako dattijuwar.

Gwamnan Kano ya nada sabbin Sarakuna 3 masu daraja ta biyu

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito an sace mahaifiyar mawaki Rarara ne a jihar Katsina a cikin watan da ya gabata.

A halin da ake ciki kuma, rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a baya ta sanar da kama wasu mutane biyu da ake zargi da hannu wajen yin garkuwa da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...

Dalilin Kwankwaso na kin shiga Hadakar ADC

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...