Murtala Sule Garo ya taya Musulmin Nigeria Murnar Shiga Sabuwar Shekara

Date:

 

Tsohon dan takarar mataimakin gwamna a karkashin inuwar jam’iyyar APC a Jihar Kano, Alhaji Murtala Garo, ya taya al’ummar Musulmi murnar shigowa sabuwar shekarar musulunci ta 1446H.

Cikin wata sanarwa Alhaji Murtala Garo ya ce ya na fatan sabuwar shekarar za ta zama mai albarka ga al’ummar Musulmi a Jihar Kano da kasa baki daya.

Musa Iliyasu Kwankwaso ya kama aiki a mukamin da Tinubu ya bashi

“Ranar Lahadi ita ce daya ga watan sabuwar shekarar Musulunci ta 1446H kamar yadda Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, Muhammad Sa’ad Abubakar, ya sanar.

Talla

“Ina taya al’ummar Musulmi na Jihar Kano da kasa baki daya murnar wannan rana mai albarka. Wannan rana ce mai matukar hamimmanci a duniyar Musulunci.
“Ina kira ga al’ummar Musulmi da su yi amfani da wannan lokaci dan habaka kaunar juna da jinkai tsakanin al’umma.

“Dukkan mu akwai rawar da za mu iya takawa dan gina al’umma da tabbatar da zaman lafiya kamar yanda addinin Musulunci ya koyar.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...