Mata 100 sun amfana da tallafin Naira dubu 50 – 50 a karamar hukumar Tudun wada

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Kantoman karamar hukumar Tudun wada a jihar kano Dr. Umar Isah Rugu-Rugu ya jagoranci raban tallafin kudi naira dubu hamsin ga mata 100 domin su ja jari su dogara da kawunan su .

Da yake jawabi yayin tallafin Dr. Umar isah rugu-rugu ya yabawa gwamnatin jihar kano karkashin jagorancin mai girma gwamna Alh. Abba kabir yusuf bisa yadda ta ke kokarin raba irin wannan tallafin ga Al’umma duba da halin matsin rayuwa da Al’umma suka tsinci kansu ciki.

Hasashen yanayin da zai kasance yau Asabar a birnin Kano da wasu jihohin Nigeria

Dr. Umar isah rugu rugu yakara da cewa ” An baku wannan jali ba dan komai ba sai domin aje a cigaba da gudanar da sanao’i wadanda basa sana’ar kuma su nemi sana’o’in da za su yi domin kowa ya samu kuma ya dogaro da kansa.

Kantoman Karamar hukumar Bichi ya ba da umarni ga wadanda aka baiwa filaye a yankin

“Muna fatan za kuyi dukkanin mai yiwuwa wajen amfanar da kanku da sauran al’umma kuma Muna fata wannan tallafin zai zamo silar arzin ku”.

Rugu-rugu yaja hankalin al’ummar yakin musamman wadanda basu samu a wannan karon ba da su yi hakuri wannan shi ne karon farko kuma za’a cigaba da bayar da irin wadannan tsare tsaren a nan gaba .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...