Yanzu-yanzu: An Bayyana Wanda ya Lashe Zaɓen Shugaban Ƙasar Chadi

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

Hukumar zaɓen ƙasar Chadi ta sanar da Mahamat Idriss Deby a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban kasar wanda aka kada kuri’u a ranar litinin.

Muhammad Idriss Deby dai da ne ga tsohon shugaban kasar Idriss Deby wanda yan ta’adda suka kashe a shekarun baya, kuma shi ya jagoranci ƙasa bayan mutuwar Mahaifin sa a karkashin mulkin Soji.

An ayyana Deby a matsayin wanda ya lashe zaɓen bayan ya samu kaso 61% cikin 100 na kuri’ar da aka kada a zaben.

Hasashen yanayin da zai kasance yau Juma’a a birnin Kano da wasu jihohin Nigeria

Abokin karawarsa wanda kuma shi ne Firaministan ƙasar wato Succes Masra ya sami Kaso 18.53 cikin 100 na kuri’u da aka kasa.

Harajin Tsaron Intanet: Cikakken Bayanin Umarnin da Majalisa ta Baiwa CBN

Tuni dai sabon zababben shugaban kasar Muhd Idriss Deby ya yiwa yan kasar jawabi a kafofin yada labaran Kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...