Majalisar Dokokin Edo Ta Tsige Mataimakin Gwamnan Jihar

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

Majalisar dokokin Jihar Edo, ta tsige mataimakin gwamnan jihar, Kwamared Philip Shaibu.

Dan majalisar dokokin jihar kano Ibrahim kundila ya rasu

Tsigewar na zuwa ne bayan amincewa da rahoton kwamitin bincike na mutum bakwai da majalisar ta kafa domin bincikar zarge-zargen da ake yi wa mataimakin gwanna

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related