Yanzu-yanzu: Sarki Musulunci ta tabbatar da Gani watan Azumin Ramadana

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya sanar da ganin watan azumin Ramadana a Najeriya.

Hakan na nufin gobe Litinin za ta kasance 1 ga watan Ramadan, wato ranar da al’ummar Musulmi a duka sassan ƙasar za su tashi da azumin wannan shekara.

Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Ƙasar Saudiyya

Ƙasashe da dama sun sanar da ganin watan na azumi a yau, ciki har da Saudiyya.

Ya yi kira da a yi wa ƙasa addu’a, musamman a daidai wannan lokaci da ake fama da tsadar rayuwa da kuma matsalolin tsaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...