Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Ƙasar Saudiyya

Date:

Daga Mubaraka Aliyu Abubakar

Kasar Saudiyya ta sanar da ganin jinjirin watan Ramadan na Shekarar 1445 Bayan Hijra a Yau Dinnan.

Kadaura24 ta rawaito, za a fara Azumin bana a kasa mai tsarki daga gobe Litinin.

Yadda Kalaman Abba Hikima akan Gwamnatin Kano suka tada kura a dandalin sada zumunta

Kafar yada labarai ta Haramain Sharifain dake kasar Saudiyya ce ta Sanar da hakan a Sahihin shafinta na Facebook da X wato Twitter.

Dama dai yau lahadi ne 29 ga Watan sha’aban Kuma ita Ranar da Mai alfarma sarkin Musulmi ya bada Umarnin a fara duban jinjirin watan duban wata a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...