Muhimmiyar Sanarwa Daga Rundunar Yan Sandan Jihar Kano

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano tana sanar da daukacin al’umma cewa jami’an rundunar ‘yan sanda mai lamba 52 (PMF) Squadron Challawa Kano za su gudanar da atasayen harbi na kwanaki biyu a Hawan Kalibawa da ke karamar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano. daga 6 na safe zuwa 6 na yamma a ranakun Talata, 5th da Laraba 6th na Maris 2024.

Sulhu: Gwamnan Kano Abba Kabir Ya Gana da Sheikh Daurawa

2. An shawarci jama’a musamman mazauna kauyukan Dambazau, Gangaren Dutse, Tumfafi, Kakurum da Dandalama na kananan hukumomin Dawakin Tofa da Ungogo da kewaye da su nisanci wurin, kuma kada su firgita da karar harbe-harben da zasu ji.

3. Kwamishinan ‘yan sanda, CP Mohammed Usaini Gumel, FIPMA, psc, ya yabawa al’ummar jihar Kano bisa fahimtar juna, addu’o’i, goyon baya da hadin kai da suke baiwa rundunar
.
Sanarwa daga

SP ABDULLAHI HARUNA KIYAWA, ANIPR, MNISMA,
JAMI’IN HULDA DA JAMA’A, NA RUNDUNAR

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...