Da dumi-dumi: Kotun Ƙoli ta Yanke Hukuncin Shari’ar Zaɓen Gwamnan jihar Bauchi

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

 

Kotun koli ta tabbatar da zaben Bala Mohammed a matsayin gwamnan jihar Bauchi.

Mai shari’a Ibrahim Saulawa wanda ya karanta hukuncin ya yi watsi da karar da Sadique Abubakar na jam’iyyar APC ya shigar bisa rashin cancanta.

Da dumi-dumi: Kotun Ƙoli ta Yanke Hukuncin Shari’ar Zaɓen Gwamnan Lagos

Gwamna Bala Muhammad dai shi ne wanda yayi nasara a kotun sauraren kararrakin zaben gwamna jihar Bauchi kuma ya sake yin nasara a kotun daukaka kara,yau kuma Kotun Ƙoli ta tabbatar masa da nasarar sa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...