Ɗangote ya sake Komawa kan matsayinsa na mafi kuɗi a Africa

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

 

Alhaji Aliko Ɗangote ya sake dawo WA kan matsayinsa na wanda yafi kowa kuɗi a nahiyar African.

 

 

Kamar yadda jaridar Forbes ta bayyana a ranar 9 ga watan Janairun 2024, Aliko Dangote yana da tarin dukiyar da ta kai dala biliyan 10.4.

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba da gaske take ba wajen yiwa musulmi adalci – Falakin Shinkafi

Johann Rupert, wanda ya sha gaban Dangote a makon jiya kuma ya koma matsayi na biyu, inda dukiyarsa a yanzu ta koma dala biliyan 10.1.

 

Fadowar Aliko Ɗangote zuwa na biyu ya janyo cheche-ku-ce musamman a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...