Yajin aiki: Muna sake nazarin matsayarmu – kungiyoyin kwadago

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Kungiyar kwadagon da ta kunshi kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC ta ce za ta sake nazarin matakin fara yajin aikin gama gari a ranar Laraba 2 ga watan Agusta, 2023.

 

An shirya fara yajin aikin ne da zanga-zanga a gobe laraba 2 ga watan ugusta.

Talla

Bayan zama da kwamitin da shugaban kasa kafa kan bada tallafin rage radadin cire tallafin mai a Abuja ranar Talata, Emma Ugbaja, babban sakatare na kungiyar NLC, ya ce sun yi maraba da matakan da shugaba Bola Tinubu ya bayyana ya dauka duk da cewa akwai bukatar ya kara .

Yajin aiki: Majalisar Dattawa za ta gana da gwamnatin tarayya da kungiyar ƙwadago

Ugbaja ya ce kungiyar kwadago za ta tuntubi mambobinta domin cimma matsaya kan mataki na gaba kafin wayewar garin Laraba.

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa kungiyar NLC ta shirya shiga yajin aiki da zanga-zangar lumana domin nuna kin Amincewarsu da matakin da shugaban kasa ya dauka na janye tallafin man fetur a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...