Ambaliyar ruwa: Nan da mako guda zamu kwashe duk sharar dake titinan Kano – Danzago

Date:

Daga Kamal Umar Kurna

 

Shugaban hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli ta jihar Kano Amb. Alhaji Ahmadu Haruna Zago, yace nan da mako guda al’ummar jihar kano za su shaida yadda hukumar sa zata kwashe dukkanin wata shara dake jibge akan titunan jihar domin gujewa ambaliayr ruwa.

 

“Duba da irin ayyukan da hukumar sa ta gudanar tun bayan daya karbi ragamar ta, al’ummar jihar Kano nada kyakkyawan zato da Sanya rai akan aikace aikacen a yanzu wanda hukumar tasa ba zata yi kasa a gwiwa ba wajen share musu hawayensu”. Inji Danzago

Talla

Dan zago ya bayyana hakan lokacin da tawagar ‘yan jaridun dake aiki a gidan gwamnatin jihar Kano suka kai masa ziyarar aiki a ofishinsa.

Kotu ta tabbatar da Hanga a matsayin Sanatan Kano ta tsakiya, ta kori karar APC

Shugaban hukumar ta REMASAB ya bayyana hada hannu da ‘yan jaridu a matsayin wata saukakkiyar hanyar isar da Sako tare da tabbatar samun nasarar kowane aiki da aka Sanya a gaba.

Al’adun Bahaushe: Shin ko kun San Al’adar Bahaushe ta zuwa gida rainon ciki da haihuwa ?

Dan zago yace duba da cewa ‘yan jaridu wani yanki ne me girma da yake taka muhimmiyar rawar gani cikin al’umma, akwai bukatar akwai bukatar gwamnati da hukumomin ta suyi aiki dasu kafada da kafada domin cike gibin isar da Sako dake tsakanin kowace gwamnati da al’ummar ta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...