Da dumi-dumi: Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin Hafsoshin tsaron Nigeria

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

Majalisar dattijai ta tabbatar da nadin Hafsoshin tsaron Nigeria da shugaban kasa Bola Tinubu ya nada a kwanakin baya.

 

Majalisar dattawan ta tabbatar da Hafsoshin tsaron ne bayan tantance su a wani zama na sirri da ya dauki sama da sa’a guda.

Talla

Manyan hafsoshin da aka nada sune; Christopher Musa, babban hafsan tsaron kasa; Taoreed Lagbaja, babban hafsan Rundunar sojin kasa ; Emmanuel Ogalla, babban hafsan rundunar sojin ruwa; da Hassan Abubakar, babban hafsan hafsoshin rundunar sojin sama.

Da dumi-dumi: Kotu Ta Dakatar Da Abba Gida-Gida Daga Rushe Gine-Ginen Jikin Badala

A makon da ya gabata ne Tinubu ya rubutawa majalisar dokokin kasar inda ya nemi a tabbatar da hafsoshin tsaron kasar, inda ya gabatar da bukatarsa ​​a sashe na 18 (1) na dokar rundunar sojin kasar. Dokokin CAP A20 na Tarayyar Najeriya, 2004.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...