Da dumi-dumi: Abba Gida-gida ya baiwa Sheikh Aminu Daurawa mukami a hukumar Hisbah

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da nada Malam Aminu Ibrahim Daurawa a matsayin Kwamanda hukumar Hisba ta jiha.

 

Mataimakin gwamnan na musamman kan sabbin kafafen sadarwa na zamani, Salisu Hotoro, ne ya bayyana hakan a sashihin shafin sa na Facebook a yammacin wannan rana ta Litinin.

Talla

Sheikh Aminu Daurawa ya taba rike Mukamin lokacin mulkin Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Kuma lokacin mulkin Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

Sunayen Ministoci: Tsofaffin gwamnoni da yan takarda ne suka fi yawa cikin mutane 42 da Tinubu zai turawa Majalisa

Sheikh Daurawa dai ya bar kujerar Kwamandan hukumar Hisbah ne bayan samun sabini na siyasa tsakaninsu da tsohon gwamnan jihar kano Dr Abdullahi Umar Ganduje.

Malam Aminu Ibrahim Daurawa ne ya gudanar da tsarin auren zawarawa a hukumar lokacin da ya riƙe muƙamin a karon farko zamanin mulkin Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...