Yawan bari yasa wata mata ta roki Kotu ta raba aurenta da mijinta

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Wata matar aure, mai suna Latifat Musa, ta roki wata kotu a Ilorin dake jihar kwara, data raba auren su da mijinta saboda yawan cuta da take yi da kuma yawan bari da ta ke yi.

Talla

Mai shigar da kara, ta shaida wa kotun cewa tana jinyar cututtuka daban-daban tun bayan da ta auri mijinta mai suna Kareem, shekaru uku da suka wuce.

Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano ya nada masu bashi shawara na musamman 6, da MD Karota, Radio kano da sauransu

“Ina rokon wannan kotu mai albarka da ta raba aurena da mijina, saboda yawan rashin lafiya kala daban-daban da na ke yi ga kuma yawan barin cikina kuma tun da mukai aure ban haihu ba ,” inji ta.

Yadda Jam’iyyar APC ta Gabatar da Shaidu 5 Cikin 300 ga Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Gwamnan Kano

Alkalin kotun, Aminullahi AbdulLateef, ya bayar da umarnin a yi wa wanda ake kara bayani dalla-dalla a kan karar da matar tasa ta kaisa.

 

Mai shari’a AbdulLateef ya dage ci gaba da sauraron karar har zuwa ranar 14 ga watan Agusta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...