Hajjin bana: Dalilin da suke sanyawa ake dage rigar dakin ka’aba

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Hukumomin a kasar saudiyya sun bada umarnin ɗage rigar da ake sanyawa dakin ka’aba wadda ke da tsawon mita uku .

 

duk shekara akan dage rigar da ake sanyawa dakin ka’aba don kare ta daga lalacewa sakamakon dandazon mahajjata da Kuma gujewa Masu yanke suna yin abubuwan da basu da ce ba.

Rusau: Kungiyar tsofaffin Dalibai ta yabawa Gwamna Abba Gida-gida

Haka nan kuma, ana ɗage ta don masu yankar yadin da almakashi, da kuma masu rubuta sunayensu ko addu’o’i don samun lada, a cewar shafin Haramain Sharifain.

 

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa a duk shekara akan chanza rigar dakin ka’aba, musamman a ranar arfa .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...