Hajjin bana: Dalilin da suke sanyawa ake dage rigar dakin ka’aba

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Hukumomin a kasar saudiyya sun bada umarnin ɗage rigar da ake sanyawa dakin ka’aba wadda ke da tsawon mita uku .

 

duk shekara akan dage rigar da ake sanyawa dakin ka’aba don kare ta daga lalacewa sakamakon dandazon mahajjata da Kuma gujewa Masu yanke suna yin abubuwan da basu da ce ba.

Rusau: Kungiyar tsofaffin Dalibai ta yabawa Gwamna Abba Gida-gida

Haka nan kuma, ana ɗage ta don masu yankar yadin da almakashi, da kuma masu rubuta sunayensu ko addu’o’i don samun lada, a cewar shafin Haramain Sharifain.

 

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa a duk shekara akan chanza rigar dakin ka’aba, musamman a ranar arfa .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...