Wahalar Mai: Tinubu ya gana da Emefiele, Kyari a Villa

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Shugaban kasa Bola Tinubu zai fara aikinsa a matsayin shugaban Najeriya tare da ganawa da gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, da shugaban kamfanin NNPC Mele Kyari a fadar gwamnatin tarayya .

Duk da cewa ba a bayyana makasudin taron a hukumance ba, jaridar DAILY NIGERIAN ta ruwaito cewa taron ba zai rasa nasaba da rikicin da ake samu na cire tallafin man fetur wanda tun daga lokacin ya jefa ‘yan Najeriya cikin fargaba.

Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abba Gida-gida ya yi Sabbin nada-naden mukamai

Tinubu ya shiga fadar shugaban kasa a ranar Talata, inda mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima da wasu manyan jami’an gwamnati suka tarbe shi a kofar ofishinsa.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da kakakin majalisar Femi Gbajabiamila da babban sakataren fadar shugaban kasa Tijjani Umar, tsohon kwamishinan kudi na Legas, Wale Edun; Dele Alake; James Faleke.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...