Tsohon Firaministan Burtaniya ya ziyarci Tinubu a Abuja

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Zaɓaɓɓen Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin tsohon firaministan Birtaniya Tony Blair a babban birnin tarayya Abuja.

 

” Zamu haɗa kai da cibiyar koyar da ingantacciyar gwamnati ta Tony Blair domin samawa al’ummar Nigeria ingantacciyar rayuwa, a kokarin mu na samar da sauƙi ga al’ummar kasa Nigeria”. Inji Tinubu

 

Tinubu ne ya bayyana hakan a sashihin shafin sa na Facebook a yammacin wannan rana .

” Mun tattauna batutuwan da suka shafi moriyar juna da kuma yadda Najeriya za ta ci gaba da cin gajiyar ayyukan ban mamaki na Cibiyar don kyautata rayuwar al’umma”.

Ana ganin dai Bola Tinubu zai yada kai da cibiyoyi makamantan wannan domin inganta rayuwar al’ummar Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...