Tsohon Firaministan Burtaniya ya ziyarci Tinubu a Abuja

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Zaɓaɓɓen Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin tsohon firaministan Birtaniya Tony Blair a babban birnin tarayya Abuja.

 

” Zamu haɗa kai da cibiyar koyar da ingantacciyar gwamnati ta Tony Blair domin samawa al’ummar Nigeria ingantacciyar rayuwa, a kokarin mu na samar da sauƙi ga al’ummar kasa Nigeria”. Inji Tinubu

 

Tinubu ne ya bayyana hakan a sashihin shafin sa na Facebook a yammacin wannan rana .

” Mun tattauna batutuwan da suka shafi moriyar juna da kuma yadda Najeriya za ta ci gaba da cin gajiyar ayyukan ban mamaki na Cibiyar don kyautata rayuwar al’umma”.

Ana ganin dai Bola Tinubu zai yada kai da cibiyoyi makamantan wannan domin inganta rayuwar al’ummar Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...