Ba mu da masaniyar wanda ya baiwa Emefiele izinin tafiya karo karatu – Fadar Shugaban Kasa

Date:

Daga Maryam Ibrahim Muhammad

 

Fadar shugaban kasa ta ce ba ta da masaniya kan matakin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauka na bai wa gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele hutun karo karatu.

 

Jaridar Sahara Reporters ce dai ta rawaito cewa Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince gwamnan babban bakin ya tafi hutun karo karatu.

Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai, Malam Garba Shehu, ne ya bayyana haka a lokacin da yake amsa tambayoyin manema labarai a ranar Lahadi.

Sarkin Karaye ya sake baiwa kanin Kwankwaso Sarauta

“Idan har gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya samu amincewar Shugaban kasa Muhammad Buhari na ya tafi hutun karo karatu to ba mu da masaniya akan hakan ba”. Garba Shehu

Yadda wata bazawara ta yi Garkuwa da ‘yarta don neman kuɗin shiga Fina-finan Hausa a kano

“Haka zalika sakatariyar shugaban kasa karkashin jagorancin shugaban ma’aikatan fadar ba.”

Emefiele dai ya yi yunkurin samun tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Tinubu ya zarge shi da fito da tsarin sauya fasalin wasu daga cikin kuɗaɗen Nigeria don yi masa zagon kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...