Rahoto: Matsin tattalin arziƙi na tilasta wa iyaye yi wa ‘ya’yansu auren wuri – UNICEF

Date:

 

Asusun Tallafawa kananan yara na majalisar dinkin duniya, UNICEF, ya yi gargaɗin cewa tashin hankalin da ake fuskanta a duniya, kamar ɓarkewar annobar korona sun daƙile ƙoƙarin da ake yi na yaƙi da aurar da ƙananan yara a duniya.

Adam A Zango yana neman shawara kan aurar wacce ba musulma ba

A wani sabon rahoto, Asusun UNICEF ta gano cewa a shekaru goma da suka wuce, an samu raguwar aurar da yara ƙanana ‘yan ƙasa da shekaru 18, amma ɓarkewar korona da tashe-tashen hankula, da matsin tattalin arziki da sauyin yanayi sun tilasta wa iyaye aurar da ‘ya’yansu mata tun kafin su girma.

UNICEF ya yi ƙiyasin cewa yara mata miliyan 12, ake aurarwa a duk shekara, inda suka kira matakin da take hakki tare da tauye wa yaran ƙuruciya, kuma lamarin ya fi munana a ƙasashen Afirka, kudu da hamadar Sahara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku ba da gudunmawa kano ta zauna Lafiya – Waiya ya shawarci yan jaridun yanar gizo

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci kafafen yada labarai na...

KAROTA ta tabbatar da aniyarta na inganta matsayin jami’anta

Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano...

Sarkin Sanusi ya amince da nadin sabon mai unguwar Hotoro GRA

  Mai martaba Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi...