Sarkin Kano ya dawo gida bayan kammala ibadar umarah

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Bayan kwashe kwanaki 8 yana gudanar da zirayar aikin ibadar Umrah Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya dawo Gida Kano.

 

Alhaji Aminu Ado Bayero ya sauka a filin sauka a filin sauka da tashi na kasa da ksa na Aminu dake nan Kano tareda dan uwansa Sarkin Bichi Alhaji Nasiru Ado Bayero da Sarkin Bauchi Alhaji Dr. Rilwanu Sulaiman Adamu.

Gwamna Ganduje ya nada Surajo Umar Wudil a matsayin SSA

Hakan na. Kunshe ne cikin wata sanarwa da Sakataren yada labaran Masarautar kano Abubakar Balarabe Kofar Na’isa ya aikowa kadaura24.

A lokacin ziyarar aikin Umrah a kasa mai tsarki Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero yana tareda Shugaban kasa Muhammadu Buhari.

 

A lokacin saukar Mai Martaba Sarkin Kano ya sami tarba daga Hakimansa da sauran manyan yan Kasuwa tareda al’umar gari wadanda sukayi dafifi akan titi suna lale marhabun da zuwan uban kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...