Jami’an ‘yan sanda sun tarwatsa ƴan fashin daji a Zamfara

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Rundunar ƴan sanda ta kasa reshen jihar Zamfara ta ce jami’anta sun tarwatsa wani yunƙurin da ƴan bindiga sukai na kai hari a wani ƙauye da ke yankin ƙaramar hukumar Tsafe.

 

Rahotanni sun tabbatar da cewa jami’an yan sandan sun samu nasarar hallaka ƴan bindigan guda biyu.

 

Ƙasar Ingila za ta dakatar da daukar ma’aikatan kiwon lafiya daga Najeriya

Sanarwar da mai magana da yawun rundunar a jihar, Mohammed Shehu ya fitar, ta ce lamarin ya faru ne ranar Lahadi, inda aka yi artabu tsakanin jami’an ƴan sandan da kuma maharan.

 

Rarara ya bayyana dalilan da suka sa yan sandan dake gadin sa su kai harbi

Sanarwar ta ce baya ga waɗanda aka kashe, wasu maharan sun tsere da munanan raunuka a jikin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...