ZAƁAƁƁEN ƊAN MAJALISAR TARAYYA, ENGR. SAGIR KOKI, YA BARRANTA KANSA DA WANI SHAFI NA TWITTER

Date:

Daga Nazifi Bala Dukawa

 

Hankalina ya karkata ga wani shafin Twitter na bogi wanda ke yaɗa labaran ƙarya da sunana. Ina so in sanarda duniya cewa banida Twitter account.

 

Yanzu-Yanzu: Ganduje ya kafa kwamitin mika mulki mai mutane 17

Bayanin hakan ya fito ta Hannun wata takarda da makusancin a kafafen yada labarai nazifi Bala dukawa ya sanyawa hannu, wanda ya aikowa kadaura24.

 

Ba zan biya duk wani bashi da Ganduje ya ciyo bayan zabe ba – Shawarar Abba Gida-gida ga bankuna

Banji daɗi ba sam bisa yanda wasu kafafen yaɗa labarai ke alaƙanta wancan account dani ba tare da sunyi bincike ba. Ina kira ga kafafen yaɗa labarai da su himmatu wajen bayar da rahotanni sahihai da kuma tantance majiyoyinsu kafin buga wani labari, musamman a wannan zamani da ake yada labaran ƙarya.

 

Ina kuma ƙara jaddada cewa a halin yanzu na mayar da hankali sosai wajen yin ayyukan alkhairi don cika alƙawuran yakin neman zaɓe da kuma samar da ribar dimokuradiyya ga al’ummar yankina.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...