Za a fara ƙidaya a ranar 3 ga watan Mayu — Gwamnatin Tarayya

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Za a fara kidayar jama’a da gidaje na 2023 a ranar 3 ga Mayu, kamar yadda gwamnatin tarayya ta tabbatar.

 

Garba Abari, mamba ne a kwamitin yada labarai da bayar da shawarwari kan kidayar jama’a da gidaje na kasa na shekarar 2023 ne ya tabbatar da hakan a yau Lahadi a Abuja lokacin da ya bayyana wa dandalin Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasapl.

Chanjin kudi: Ya kamata gwamnati tasa a cigaba da karɓar tsofaffin kudi don saukakawa al’umma – Dr. Yahaya Tanko

Ya ce atisayen na kwanaki uku zai fara ne daga ranar 3 ga watan Mayu sannan kuma za a kare a ranar 5 ga watan Mayu a fadin kasar.

 

Mista Abari, wanda shi ne babban daraktan hukumar wayar da kan jama’a ta kasa, NOA, ya bayyana cewa, aikin kidayar zai kama kowane mutum, gida da kuma tsarin tsare-tsare na kasa da aiwatar da ayyuka.

 

A cewar sa, an sauya ranar ne saboda dage zaben gwamnoni da na majalisun jihohi da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta yi a shekarar 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...