Dan takarar jam’iyar PDP, Kefa ya lashe zaɓen gwamna a Taraba

Date:

Daga Halima Musa Sabaru

 

An bayyana dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Taraba, Laftanar Kanar Agbu Kefas (mai ritaya) a matsayin wanda ya lashe zaben.

 

Kefas ya samu kuri’u dubu 236,712 inda ya doke ‘yan takarar New Nigeria Peoples Party (NNPP) da All Progressives Congress (APC), inda ya biyo baya a na uku.

Cikin kwanaki darin farko zan kyautata Ilimi a Kano – Abba Gida-gida

 

Da ya ke yiwa manema labarai jawabi jim kadan bayan sanarwar, Kefas ya yi kira ga abokan takararsa da su hada kai da shi domin ciyar da jihar gaba.

Dan takarar APC yayi watsi da sakamakon zaben gwamnan Bauchi

 

A cewarsa, wannan nasara da aka samu wata manuniya ce ta yadda gwamnatin PDP mai ci a yanzu ta ke aiwatar da ayyukan ci gaba a jihar tun 1999.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku ba da gudunmawa kano ta zauna Lafiya – Waiya ya shawarci yan jaridun yanar gizo

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci kafafen yada labarai na...

KAROTA ta tabbatar da aniyarta na inganta matsayin jami’anta

Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano...

Sarkin Sanusi ya amince da nadin sabon mai unguwar Hotoro GRA

  Mai martaba Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi...