Yanzu-yanzu: Kotu ta bada belin Alhassan Ado Doguwa

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta bayar da belin shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai Alhassan Ado Doguwa.

 

Shelian times ta rawaito Doguwa dai yana fuskantar shari’a kan tuhume-tuhume biyar da suka hada da kisan kai, da hada baki, da haddasa mummunar barna, tada zaune tsaye, da kuma tada hankalin jama’a.

 

Karin bayani na nan tafe…..

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...