Sarki Salman na Saudiyya ya taya Tinubu murnar nasarar zaɓe

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Hadimin Masallatan Harami guda biyu, Sarki Salman na Saudiyya ya aike da sakon taya murna ga zababben shugaban ƙasar Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu kan nasarar da ya samu a zaben shugaban kasa.

 

A jawabin sa, Sarkin ya bayyana farin cikinsa ga zababben shugaban kasar bisa dukkan nasarorin da aka samu, inda ya yi fatan Allah ya kara wa gwamnati da al’ummar ƙasar albarka.

 

Shima a nasa jawabin, Yarima mai jiran gado kuma Firayim Minista Mohammed Bin Salman shi ma ya aike da sakon taya murna ga Tinubu kan nasarar da ya samu a zaben shugaban kasar Tarayyar Najeriya.

 

Yarima mai jiran gado, ya bayyana farin cikinsa ga zababben shugaban kasar bisa dukkan nasarorin da aka samu, inda ya yi fatan Allah albarka da ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...