Yanzu Yanzu: Kotun Koli Ta Bada Umarnin Cigaba Da kashe Tsofaffin Kuɗi a Nigeria

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 A ranar Juma’a ne kotun kolin kasar nan ta bayar da umarnin ci gaba da amfani da tsofaffin takardun kudi na N200, N500, N1,000 har zuwa ranar 31 ga Disamba, 2023.
 Kotun kolin ta kuma soke dokar da gwamnatin tarayya ta yi na sake fasalin kudin Naira, inda ta bayyana hakan a matsayin cin fuska ga kundin tsarin mulkin Nigeria wanda akai masa gyara 1999.
 Kotun koli ta yanke hukunci a karar da aka shigar da gwamnatin tarayya kan manufar sake fasalin kudin Naira.
 karar da jihohin Kaduna, Kogi da Zamfara suka fara shigarwa kamfin daga bisani wasu jihohin su bi sahunsu wajen kalubalantar kadatar da amfani da kudaden tun a 31 ga watan Janairu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...